Gwamnonin jihohi da dama a Najeriya sun sanya dokar hana fita ta tsawon sa'oi 24 sakamakon rikiɗewar da zanga-zangar SARS ta yi zuwa tarzoma.

 Gwamnonin jihohi da dama a Najeriya sun sanya dokar hana fita ta tsawon sa'oi 24 sakamakon rikiɗewar da zanga-zangar SARS ta yi zuwa tarzoma.



Gwamnonin wadanan jihohi sun ce sun sanya dokar hana fita ne sakamakon yadda ɓata-gari ke amfani da damar zanga-zangar SARS wajen haifar da rikici da kai hare-hare.

Post a Comment (0)
Previous Post Next Post